Home Blog
Bola Ahmed Tinubu, Shugaban Nijeriya, ya ce ƙasashe kan fuskanci jarabawa kafin su kai inda su ke bukata, yana mai cewa Nijeriya na cikin irin wadannan kasashen a halin yanzu.
'Yan'uwana 'yan Nijeriya, al'ummomi da yawa sun shiga jarabawa a...
Musulmai fiye da miliyan 1.5 ne ke gudanar da aikin Hajji a Saudiyya.
Aikin Hajji ɗaya ne daga cikin ginshiƙan addinin Musulunci, wanda ake son kowane Musulmi ya yi idan ya samu hali.
A Yau Talata, 26 ga watan Mayun 2026...
A yau Lahadi ne shugaba Bola Ahmed Tinubu zai karɓi takardar shaidar jam'iyyar APC a matsayin ɗan takarar shugabancinta a zaɓen 2027.
Kwamitin zaɓen fidda gwani na shugaban ƙasa zai gabatar da takardar shaidar da tutar a cibiyar taro ta...
Acigba da tattaunawa don kawo karshen yakin da Amurka da Kawayenta suke Gwabzawa da Iran; kafofin yaɗa labaran Pakistan sun ce babban hafsan sojin ƙasar, Field Marshal Asim Munir ya tafi Iran.
Kamfanin dillancin labarai na AP a Pakistan ya...
Acikin awoyi 24 Kungiyar Hezbollah tace ta ƙaddamar da ayyukan soji 24 cikin kan dakarun Isra’ila da motocin soji da wuraren da suke a faɗin kudancin Lebanon a ranar Alhamis.
Ƙungiyar ta kuma ce hare-haren sun haɗa da na jirage...
An gargadi Kasar Amurka da kawarta Israela cewa idan suka sake kai hari kan Iran, rikicin zai iya bazuwa fiye da yankin Gabas ta Tsakiya.
Rundunar Juyin Juya Halin Iran ta fitar da wannan sanarwa inda ta gargaɗin kasashen.
A cikin...
Jam'iyyar APC mai mulki ta kammala zaɓen fidda gwani na ƴan majalisar dattawa da za su fafata a babban zaɓen kasar na 2027.
Kuma kamar yadda aka gudanar da na majalisar wakilai, shi ma na majalisar dattawa ya zo da...
Ayayin da ake kokarin yin sulhu tsakanin Amurka da Iran, Shugaba Trump ya sake yin gargadi ga Iran, yana mai kira gare ta, da ta fa hanzarta ta amince da yarjejeniyar zaman lafiya, idan ba haka ba lokaci na...
Manyan jam'iyyu huɗu a Najeriya sun fitar da jadawalin da suke shirin bi wajen gudanar da zaɓen fitar da gwani kafin babban zaɓen 2027.
Sabuwar jam'iyyar NDC ta fara bayyana shirinta na tantance da kuma zaɓar wanda zai wakilce ta...
Duk da cewa tsohon shugaban Najeriya, marigayi Muhammadu Buhari ya saka hannu a dokar da ta bai wa matasa damar tsayawa takara a 2018, amma har yanzu masu karancin shekaru na fuskantar tarnaƙi iri-iri a siyasa ƙasar.
A duk lokacin...




































