Home Mawallafa Mawallafi viewadmin

viewadmin

viewadmin
960 POSTS 0 SHARHI

Majalisar Dokokin Kano Na Dakatar Da Shugabannin Kananan Hukumomi Uku

0
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta dakatar da shugabannin ƙananan hukumomin Bagwai, Bebeji da Rogo daga bakin aikinsu na tsawon watanni uku domin ba da...

Katsina: Yadda DSS Da ‘Yan Sa-kai Su Ka Kashe Fitaccen Jagoran...

0
A Arewa maso Yammacin Najeriya, jami’an DSS tare da haɗin gwiwar masu sa-kai na al’umma da ƙwararrun mafarauta a Jihar Katsina sun kashe sama...

FIFA Ta Kalubalanci Yunkurin Sayar Da Kwallon Kafa A Duniya

0
Hukumar ƙwallon ƙafa ta Duniya FIFA ta kare shirinta na FIFA Forward Enterprise (FFE) a ranar Jumma'a, a daidai lokacin da hukumomin ƙwallon ƙafa a...

Ma’aikatar Bogi: Shin Kun San Cewa An Gano Abubuwa Biyar?

0
Yayin da kwamitin majalisar wakilan Najeriya ke ci gaba da gudanar da bincike kan wata ma'aikatar gwamnati da ake zargin ta bogi ce, bayanai...

Rejistar ADC/Accord Party: Kotun Daukaka Kara Ta Baiyana Dalilanta Na Soke...

0
Kotun Ɗaukaka Ƙara a Nijeriya da ke Abuja ta soke hukuncin Babbar Kotun Tarayya wanda ya umarci Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta cire...

Shekaru Uku Da Yancin Kai: Kasar Nijar Ta Zangi Faransa da...

0
Janar Abdourahamane Tciani, Shugaban mulkin Sojin Nijar, ya zargi Faransa da hannu wajen kitsa ayyukan ta'addanci a ƙasarsa.   Cikin wata hira da manema labarai a...

Amincewa Da Isra’ila A Matsayin Kasa Ya Zama Dole A Cikin...

0
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce yarjejeniyar nukiliya tsakanin ƙasarsa da Saudiyya za ta fara aiki ne kawai idan Saudiyyar ta amince da shiga...

Kifewar Kwale-kwale A Jigawa: Yadda A Ka Gano Gangar Jikin Wani...

0
Hukumar Agajin Gaggawa ta Jihar Jigawa (SEMA) ta ce a kalla muane 40 ne aka tabbatar sun mutu sakamakon kifewar kwale-kwalen.   ‘Yan sanda sun ce...

Yadda Shugaba Tinubu Ya Kaddamar Da Aiyukan Bankuna Uku Da Kimar...

0
Shugaba Bola Tinubu ya ƙaddamar da ayyukan Bankin Duniya uku da kimar kudinsu ya kai dala biliyan $3.05 domin ƙarfafa shirin kiyaye zamantakewa da...

Yadda Sojin Najeriya Su Kama Yan Kasashen Waje 24 A Jihar...

0
Dakarun Bataliya ta 65 ta Rundunar Sojin Nijeriya sun kama 'yan ƙasashen waje 24 a wani samame da suka kai wani wurin da ake...
0FansLike
3,912FollowersFollow
0SubscribersSubscribe
- Advertisement -

EDITOR PICKS