Home Blog
Gwamna Umar Bago na Jihar Neja ya bayyana cewa wajibi ne a kan masu wa’azi su riƙa miƙa takardun huɗubarsu domin samun amincewar gwamnati kafin su yi wa’azi a jihar.   Gwanan ya faɗi hakan ne a cikin wani shiri na...
An bayyana matakin da gwamnatin Kano ta dauka na mikawa majalisar dokokin jihar kudirin doka da zai baiwa kananan hukumomi 44 na jihar cikakken ikon kudi da na gudanarwa a wani mataki na kai cigaba kai tsaye ga talakawa. Sanatan...
Shugaban ƙiungiyar likitoci masu neman ƙwarewa ta Najeriya, Dr. Tope Osundara ta bai wa gwamnatin Najeriya sabon wa'adin kwana ɗaya tak na ta biya buƙatunta, bayan ƙarewar na kwana 10 da ta bayar a baya, wanda ya ƙare a...
The National Business Certificate, NBC, and National Technical Certificate, NTC, has recorded significant improvement in candidates’ performance and a sharp decline in examination malpractice in-school examinations as indicated in the results of the June/July 2025.   The Registrar/Chief Executive of NABTEB,...
Sake faduwar babban layin wutar lantarki na ƙasa ranar Larabarnan ya haifar da katsewar wuta a wasu sassan Najeriya.   Hukumar Gudanar da Wutar Lantarki ta ce ƙarfin wutar ya ragu daga 2,917 megawatts zuwa 1,500 megawatts tsakanin ƙarfe 11 na...
Daga: Sulaiman Hussaini D/Kudu Asusun tallafawa illimi na majalisar dinkin duniya da kungiyar kasashen turawa tare da hadin gwaiwar hukumar illimin bai  daya ta jahar Kano sun gudanar da taron gangamin wayar da kai dangane da shirin mayar da yara...
Majalisar Dattawa ta bayyana cewa har yanzu dakatarwar watanni shida da aka yi wa Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan daga Kogi ta Tsakiya tana nan daram dam, duk da cewa ta sanar da niyyar ta, na komawa bakin aiki a ranar...
Daga: Sulaiman Hussaini D/Kudu Babban sakataren masarautar Gumel A. Murtala Aliyu ya bayyana cewa sallar Ghani ba sabon abu bane a wannan masarauta domin an dade ana yinsa shekaru da yawa da suka gabata. Yace wannan bikin ana gudanar dashi duk...
Daga: Sulaiman Hussaini D/ Kudu Masarautar Ningi karkashin Sarkin Tudun WADA dake karamar hukumar Wardi ta jahar Bauchi Alhaji Kamis Ahmad ta gabatar da takardar sarautar Sa'in Tudun Wada Galala ga shugaban hukumar gudanarwar ta raya kogunan Hadeja Jama'are, Inginiya...
Domin bayar da bahasi kan zargin ingiza tayar da rigima a Jihar Kaduna Rundunar ƴansandan Najeriya ta gaiyaci tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya bayyana a gabanta. Takardar sammacen wadda mataimakin kwamishinan ƴansanda mai kula da ɓangaren binciken manyan...
0FansLike
3,912FollowersFollow
0SubscribersSubscribe
- Advertisement -

EDITOR PICKS