Home Blog
Masu hada-hadar man fetur a Najeriya na kokawa kan yadda suke samun matsala wajen samun fetur daga matatun gwamnati guda biyu da aka gyara kwanan nan—matatar Fatakwal da na Warri—shekara daya bayan da aka bayyana cewa sun fara aiki.
Najeriya,...
Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya bayyana cewa Nijeriya na bukatar dala biliyan 10 a kowace shekara kafin kasar ta samu ingantacciyar wutar lantarki na tsawon shekara goma zuwa ashirin masu zuwa.
Ya yi wannan bayani ne a lokacin kaddamar...
Cristiano Ronaldo ya sake zama kan gaba cikin jerin ƴanwasan da aka fi biya a duniya.
Shekara uku a jere kenan ɗan wasan na Portugal na samaun wanann matsayi, da fitacciyar mujallar nan da ke ƙiyasin dukiya ta Fobes.
Mujallar ta...
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu a Najeriya, JAMB ta ce daga ranar 16 ga watan Mayun bana ne, za ta bai wa wasu daga cikin ɗaliban da suka fuskanci matsala wajen rubuta jarabawar a bana damar sake rubuta...
Ɗan Majalisar Wakilai, Honorabul Yusuf Gadgi, ya yi iƙirarin cewa mayaƙan Boko Haram sun ƙwace makaman sojoji da kuɗaɗensu ya kai tiriliyoyin naira a hare-haren da kungiyar ta kai kan sansanonin soji a yankin Arewa maso Gabas.
Gadgi ya bayyana...
Shekara biyu bayan ƙaddamar da aikin haƙo ɗanyen man fetur a iyakar jihohin Bauchi da Gombe - wanda tun daga wancan lokaci ba a ci gaba da aikin ba - a yanzu sabon shugaban kamfanin man fetur na Najeriya...
Firaministan Birtaniya Keir Starmer ya zayyana wasu matakai da za a bi domin tsaurara dokokin shiga da zama a ƙasar, da zimmar rage kwarorowar baƙi masu zuwa zama da karatu da neman aiki.
Daga cikin matakan akwai gwajin Ingilishi ga...
Shugaban majalisar datttawa, Godswill Akpabio, ya jaddada cewa ba zai ajiye muƙaminsa ba duk da matsin lamba da ya sha daga wasu ‘yan Najeriya kan zarginsa da neman sanatar da majalisar ta dakatar, Natasha Akpoti-Uduaghan.
Mista Akpabio ya bayyana hakan...
Shafin harkokin hulda da kasashen wajen Nijeriya a karkashin mulkin Shugaba Bola Tinubu ya bude fagen harkokin kasuwanci da muhimman kasashen duniya ta hanyar amfani da akidar nan ta 4D wanda take ba da muhimmanci ga mutunci Nijeriya da...
Gwamnatin Najeriya ta dakatar da wani shirin ba wa ɗalibai tallafin tafiya kasashe waje karatu.
Ministan ilimi, Tunji Alausa, ne ya bayyana hakan a cikin wani jawabi da ya fitar ta hannun mai magana da yawunsa, Folashade Boriowo, a ranar...