Home Blog
Kwamitin kula da harkokin tsaron Cikin gida na majalisar wakilai ya nuna damuwarsa game fargabar iƙirarin ‘yan ta’adda da na kawo harin bam zauren majalisar. Garba Muhammad, shugaban kwamitin, ne ya bayyana hakan a yayin zaman majalisar a ranar Talata.Sai...
A yunkurin Gwamnatin Tarayya na inganta harkar lafiya ta amince da ta kashe Naira Biliyan 32.9 dan gudanar da shirin Basic Health Care Provision Fund (BHCPF), wanda zai tallafawa cibiyoyin kiwon lafiya a matakin ƙasa baki ɗaya. Wannan shi...
Hukumar Kula da Hanyoyi da Zirga-zirga ta Kano (KAROTA) ta samu nasarar hukunta masu karya dokokin zirga-zirga guda tamanin da bakwai (87) ta hanyar kotun tafiy da gidan ka da aka kafa domin rage take dokokin hanya a cikin...
Shuwagabannin kafofin yada labarai na Kano (Heads of Media Forum) sun nuna  Muhimmancin Jefa Kuri'a  Wanda hakanne Zai Basu damar zaben wanda su ke so. Sabo da haka Kungiyar ta bukaci al’umma da su tabbatar sun yi rijistar katin zabe,...
Alhaji Sa’ad Abubakar III, Sarkin Musulmi a Najeriya ya bukaci a samar da dokokin da zasu taimaka wajen amfani da kafafen sada zumunta a Kasar sakamakon yadda ake ta yin barna da su.   Ya bayyana haka ne ta bakin Sarkin...
A yunkurinta na samar da wutar lantarki, Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cewa za a fara ƙera fanel da sauran kayayyakin samar da wutar lantarki mai amfani da hasken rana a cikin jihar nan ba da jimawa ba.   A cewar...
Malamin addini kuma masanin ilimin tauhidin nan, Farfesa Mansur Sokoto, ya bayyana cewa bai dace da koyarwar addinin Musulunci mutum ya yafe hakkin wani da aka zalunta ba, domin hakan shiga hurumin Allah ne.   A cewarsa, hakkin bawa abu ne...
The Kano State Local Government Information Officers Forum has presented an Award of Excellence to the Honourable Commissioner for Information and Internal Affairs, Comrade Ibrahim Abdullahi Waiya, in recognition of his outstanding contributions to effective information dissemination and staff...
Kwamitin shura na jihar Kano ya gudanar da wani zaman jin bahasi da ɗaya daga cikin sanannun malaman addinin Musulunci na jihar, Lawan Triump bayan zargin da aka yi masa na yin kalaman da ba su dace ba a...
Rahotanni sun nuna cewa Jihar Kano tana samun ƙaruwa a kuɗaɗen da ake rarrabawa daga asusun tarayya a wannan shekarar ta 2025. Wannan yana nuna cewa ana samun cigaba a tattalin arzikin ƙasa, musamman daga kudaden da ake samu daga...
0FansLike
3,912FollowersFollow
0SubscribersSubscribe
- Advertisement -

EDITOR PICKS