Home Blog
Zargin da wasu ke yi cewa muƙarraban tsohuwar gwamnatin Buhari ba sa jin daɗin gwamnatin Tinubu na ƙara fitowa fili, bayan da aka ga fuskokin wasu jiga-jigan tsohuwar gwamnatin kane-kane cikin sabuwar haɗakar ADC.   A ranar Laraba ne wasu jiga-jigan...
Sabon rikici ya sake kunno kai a cikin jam’iyyar Labour bayan da shugabancin jam’iyyar bangare Julius Abure, ya bai wa ɗan takararta na shugaban ƙasa a zaɓen 2023, Peter Obi, wa’adin awanni 48 ya yi murabus daga jam’iyyar, sakamakon...
Nan gaba kaɗan ne a ranar Laraba ake sa ran gamayyar 'yansiyasar adawa a Najeriya da suka dunƙulewa a jam'iyyar ADC domin ƙalubalantar Shugaba Bola Tinubu na jam'iyyar APC a zaɓen 2027, za su bayyana yadda za a kasafta...
Duk da cewa kowa ya yarda akwai sauran lokaci kafin babban zaɓen Najeriya na 2027, amma kowa ya shaida yadda 'yansiyasar ƙasar ke shiri tun daga yanzu.   A makon da ya gabata ne kwatsam shugaban jam’iyyar APC mai mulkin kasar,...
Rundunar sojin ƙasan Mali ta sanar da samun nasarar kashe wani wanda ta kira 'jagoran mayaƙa' da ta ce ɗan ƙungiyar IS da ya shiga ƙasarta domin jan hankalin mutane ta hanyar amfani da farfaganda.   Rundunar ta ce ta kashe...
Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid ya ce shirye-shirye sun kammala domin gudanar da jana'iza tare da binne gawar marigayin a garin Madina.   Mustapha ya bayyana haka ne a shafinsa na Facebook, inda ya rubuta cewa, "Alhamdulillah...
Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusif, ya bayyana rasuwar marigayi Alhaji Aminu Alhassan Dantata, a matsayin babban rashi ga jihar dama kasa gaba daya.   Gwamnan ya sanar da hakan ne ta cikin wata sanarwa da Kakakin sa, Sanusi Bature...
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya gana da Ministan Abuja, Nyesom Wike da dakataccen gwamnan jihar Rivers, Simi Fubara da dakataccen shugaban majalisar jihar, Martins Amaewhule, inda shugaban ya jagoranci sulhu da sasanci a tsakaninsu.   Wannan ya sanya mutane na nuna...
Donald Trump, shugaban da ya sake komawa Fadar Gwamnatin Amurka (White House ) a watan Janairu da alƙawarin zama mai wanzar da zaman lafiya, abin mamaki ya jefa ƙasarsa cikin yaƙin da ake yi tsakanin Iran da Isra'ila.   Saɓanin samar...
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi, ya ce ƙasarsa ba za ta shiga wata tattaunawa da Amurka ba har sai Isra’ila ta dakatar da hare-haren da take kai wa, in ji rahoton kafar yaɗa labarai ta gwamnatin ƙasar, IRNA.   “Akwai...
0FansLike
3,912FollowersFollow
0SubscribersSubscribe
- Advertisement -

EDITOR PICKS